fidelitybank

Wani dalibi ya kashe kansa a Kebbi

Date:

Wani matashi mai suna Musa David dan shekara ashirin da biyar a duniya mai karatu a Sashen Banki da Kudi na Waziri Umaru Federal Polytechnic (WUFP) a Birnin Kebbi ya kashe kansa.

David ya kashe kansa ne a hannun hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya NSCDC a Birnin Kebbi.

Sai dai hukumar NSCDC ta musanta wannan zargi, wanda ya yi ta yawo a babban birnin jihar jiya.

Kakakin NSCDC, Akeem Adeyemi, ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici.

Ya ce, wannan rashin da’a da David ya yi ne ya tilasta wa Antinsa, Mrs Augustina Galadima, wacce ke zaune a gidan kwanan dalibai na Gangare, da ke Badariya, cikin birnin Birnin Kebbi, ta nemi taimakon wani jami’in NSCDC, wanda ake zargin ya kai shi ofishin hukumar domin tsira.

Ya gargadi jama’a game da illolin yada jita-jita tare da shawarce su da su rika tantance al’amura kafin su raba wa wasu.

Tuni dai aka mika gawarsa ga ‘yan uwansa domin yi musu jana’iza.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp