fidelitybank

Wani Ɗalibi ya mutu yayin da aka sa shi tsallan Kwaɗo 162 a jihar Ogun

Date:

An samu tashin hankali a karamar hukumar Imeko Afon ta jihar Ogun, yayin da wani dalibi mai suna Ariyo Monday ya rasu bayan da wani malami ya yi masa bulala tare da neman ya yi tsallen kwadi 162.

Ariyo, dalibin makarantar Obafemi Grammar School, ya rasu ranar Juma’a.

Kamar yadda wani faifan bidiyo da wani mai fafutuka, Justadetoun ya wallafa a yanar gizo, ya bayyana cewa malamin ya dauki kwandon shara ya je ajin Ariyo ya ce wa daliban kada su fasa, amma marigayin cikin zolaya ya amsa wa malamin da wasa, inda ya ce an sayo kwandon da kudin daliban.

Ta bayyana cewa martanin da ya bayar ya bata wa malamin rai, inda ya kai kara ga shugaban makarantar kuma aka ba shi umarnin hukunta marigayin.

Justadetoun ya bayyana cewa, an yi wa Ariyo bulala 164 na sandar, kuma ana cikin haka sai ya fadi kasa.

Rahotanni daga faifan bidiyon cewa Ariyo da aka dora a kan drip tana nishi tana ta faman magana daga kan gadon asibiti.

A halin da ake ciki, kakakin rundunar ‘yan sandan, Omolola Odutola, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a yammacin ranar Juma’a, ya ce sabanin rahotan, an yi wa marigayin dukan tsiya da sara 24, inda aka yi ta tsallen kwadi 162.

Odutola ya ce ya rasu ne a cibiyar lafiya ta tarayya dake Abeokuta.

Ta ce, “Lamarin ya faru ne a ranar 15 ga Oktoba, 2024. An bukaci marigayin ya yi tsallen kwadi 162, kuma an yi masa bulala 24 na rake. An garzaya da shi FMC Idi-Aba domin kula da lafiyarsa, kuma ya rasu yau (Juma’a).

PRO ya bayyana cewa an ajiye gawar a dakin ajiyar gawarwaki na Ayetoro domin a tantance gawarwakin kuma har yanzu ana ci gaba da binciken musabbabin mutuwar.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp