fidelitybank

Wanda ya yi tattaki da kafa daga Gombe zuwa Legas a kan Tinubu najin jiki

Date:

Aminu Abdulmumini Jor, mai sana’ar sayar da takalma mai shekaru 30, wanda rahotanni suka ce, ya yi tattaki mai nisan mil 808 daga jihar Gombe zuwa jihar Legas a kafa, domin nuna goyon baya ga muradin shugaban kasa na Bola Tinubu.

A cewar jaridar Sun, babban mai goyon bayan jigo a jam’iyyar APC ya ce, bai ji takaici ba duk da cewa, bai samu damar ganawa da shi ba.

Sai dai kuma kwanaki 25 da isar Legas Jor a yanzu ya makale kuma ba zai iya komawa gida ba.

Da yake magana da jaridar, Jor ya karfafa soyayyar da yake yiwa Tinubu duk da halin da yake ciki.

Ya bayyana cewa Tinubu ya taka rawa sosai wajen fitowar shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin shugaban kasa a zaben shugaban kasa na 2015.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla ĈŠanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu ĈŠantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa Ĉ™asar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ĉ˜ungiyar Manoma

Ĉ˜ungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp