fidelitybank

Wanda ya tsere daga kurkuku ya dabawa mace mai ciki wuka

Date:

Wani da ake zargin ya tsere daga gidan yarin Imo mai suna Mista Justice Anukam, a ranar Lahadi ya daba wa wata mata mai ciki wuka har lahira.

Lamarin ya faru ne a unguwar Umuejechi Nekede mai cin gashin kanta da ke karamar hukumar Owerri ta Yamma a jihar Imo.

A lokacin gabatar da wannan rahoto, matar da ba a san sunanta ba, an ce ‘yar asalin karamar hukumar Ohaji/Egbema ce ta jihar Imo.

Wani ganau cewa, rikicin ya fara ne a lokacin da wadanda ake zargin suka kama wadda ake zargin tana dawowa daga cocin inda suka nemi kudi a hannunta kuma matar ta ki amincewa kafin ka san wanda ake zargin ya dabawa matar wuka ne ta fadi har ta mutu har lahira. In ji Vanguard.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp