fidelitybank

Wanda suka yi katin zabe fiye da 2 ba za su samu katin su ba – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce wa’adin ci gaba da yin rajistar masu kada kuri’a (CVR) ya rage ranar 31 ga watan Yuli, kuma wadanda suka yi rajista fiye da sau daya ba za su samu katin zabe na dindindin ba, PVCs.

Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC FCT, Alhaji Yahaya Bello, ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai game da shirin hukumar na shirye-shiryen babban zabe na 2023, kan CVR, ingancin PVC da tattarawa a Abuja.

Bello ya ce, za a dakatar da duk wasu ayyuka na CVR in ban da tarin kayan aikin da aka riga aka buga a ranar Lahadi, 31 ga watan Yuli, inda ya ce hukumar ta kara sa’o’in rufewa zuwa karfe 5 na yamma har da ranakun Asabar da Lahadi.

A cewarsa, an yi hakan ne domin a samu taruwar wadanda a yanzu suka gane cewa suna bukatar PVC dinsu a sa’ar karshe na shirin da aka kwashe sama da shekara guda ana yi.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp