fidelitybank

Wanda suka mutu a rikicin Jos sun kai mutane 148

Date:

Shugaban ƙaramar hukumar Bokkos a Filato ya ce, mutum 148 aka kashe a hare-haren da ƴan bindiga suka kai a jajiberin kirsimeti a yankin.

Hakan in ji jaridar Vanguard, na zuwa daidai lokacin da adadin mutanen da suka mutu sanadin hare-haren a ƙananan hukumomi uku na jihar ya kai 195.

Daga cikin adadin, an kashe mutum 148 a ƙaramar hukumar Bokkos dai 19 a ƙaramar hukumar Mangu da wasu 27 a Barkin Ladi.

An kuma ƙona gidaje 1,290 a Bokkos sai gida ɗaya a Mangu da shi ma aka ƙona sai dai har yanzu ba a kai ga sanin yawan gidajen da aka ƙona ba a Barkin Ladi.

Fiye da mutum 10,000 ne suka ɗaiɗaita sakamakon hare-haren na ƴan bindiga a yankunan Bokkos da Barkin Ladi.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp