fidelitybank

Wanda suka ki amincewa da shan kayi ba su cancanci murnar Demokradiya ba – Tinubu

Date:

Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa, ‘yan takarar da suka kasa amincewa da shan kaye a zaben da ya gabat,a ba su cancanci farin cikin samun nasara ba idan suka yi nasara a zabukan da ke gaba.

Shugaban, wanda ya bayyana hakan a gidan rediyon ranar Dimokuradiyyar kasar, ya amince cewa zaben shugaban kasa na 2023 ya yi zafi sosai, yana mai alakanta sakamakon da dimokuradiyyar kasar ke samu.

A cewar Bola Tinubu, “Kyawun dimokuradiyya shi ne wanda ya ci zabe a yau zai iya faduwa gobe, wanda kuma ya fadi yau zai samu damar yin takara da nasara a zagaye na gaba.”

Ya yi nuni da cewa wadanda ba su amince da sakamakon zaben ba a halin yanzu “suna cin gajiyar tanade-tanaden kundin tsarin mulkin kasar don neman hakkinsu a gaban kotu kuma hakan na daya daga cikin dalilan da ya sa har yanzu dimokuradiyya ta kasance mafi kyawun tsarin gwamnati da mutum ya kirkira”.

Shugaban ya bayyana a matsayin dabi’a irin takaicin da ‘yan siyasar da sakamakon zaben da aka yi a watan Fabrairu da Maris bai amince da su ba.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp