fidelitybank

Wanda ake zargi da kashe Hanifa ya bayyana a kotu da sabon aski

Date:

Kotun majistare mai zamanta a jihar Kano ta sake sauraren karar kisan da aka yi wa yarinyar nan ‘yar shekara biyar, Hanifa Abubakar, wadda kotun ta bayar da umarnin ci gaba da tsare wadanda ake zargi da kisan har zuwa 9 ga watan nan na Fabrairu 2022.

Lauyoyin gwamnati karkashin jagorancin, Barista Aisha Mahmud ne suka nemi a sake tsare mutane hudun da ake zargi har zauwa nan da mako guda, da za su gurfanar da su a wata babbar kotu da ke da hurumin sauararen kara, kasancewar kotun majistaren ba da ta hurumi.

A na zargin, Abdulmalik Tanko wanda shi ne mai makarantar su marigayiyar, tare da sauran mutum uku gaban kotun majistaren a Gidan Murtala da ke birnin na Kano, yau Laraba da laifin kisan kai.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na Æ™arÆ™ashin Æ´an Bindiga – ÆŠan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...
X whatsapp