fidelitybank

Wakilan da suka ki zaba ta sun dawo muin da kudi na – Sanata Oloriegbe

Date:

Dan majalisa mai wakiltan yankin Kwara ta tsakiya, Sanata Ibrahim Oloriegbe, ya ce, wasu wakilai da ya baiwa kudade a lokacin zaben fidda gwani na jam’iyyar sun mayar masa da kudaden sa.

Ya bayyana haka ne a lokacin da ya fito a gidan talabijin na Channels Television na Sunrise Daily inda ya yi magana kan rikicin da ke tsakanin jam’iyyar mai mulki.

Sanata Oloriegbe ya caccaki tsarin da aka gudanar da zabukan fidda gwanin da aka fi yi a jihohin da aka fi zargin gwamnonin da dora wakilai a kan magoya bayan jam’iyyar.

“Babu wani majalisa; kamar a jiha ta, gwamna kawai ya zabo su (delegates) da daddare ya ce, mun yi primaries sai jerin suka zo. Don haka, ba ku ma san su waye wakilan baâ€Ĥ kuma hakan ya faru a jihohi da yawa, ”in ji shi.

“Ko a inda ake zabar mutane, ya kamata a ba su ‘yancin yin amfani da ikonsu ta hanyar zaben wanda suke so, amma abin ba haka yake ba. Gwamnonin sun zabo wadanda za su ba su umarni kuma wasu daga cikinsu sun yi rantsuwar kada kuri’a a inda gwamnonin ke jagorantar suâ€Ĥhaka kuma ya faru a jihar Kwara.

“A zabe na (na firamare), wakilai 17 ne suka dawo don ba ni kudi na wanda na ba su na kayan aiki; wasu kuma ba don sun ce ‘muna so mu zabe ku ba, amma ba a ba mu damar kada kuri’a ba. Akwai wani abokin aikina a Kogi wanda ya ambata cewa mutane sun dawo (don mayar da kudinsa).”

Dan majalisar na cikin wasu ‘yan jam’iyyar da dama a majalisar dattawa da suka rasa tikitin jam’iyyarsu na neman sake tsayawa takara a cikin majalisar dokokin kasar.

Yayin da wasun su suka fice daga jam’iyyar APC, wasu kuma wadanda ba su ji dadin ci gaban da aka samu ba sun gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari domin neman sa baki.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin Ĉ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ĉ˜arfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barĈ™wanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...
X whatsapp