fidelitybank

Wakilan ƙasashen duniya za su yi taro a Faransa kan makomar Gaza

Date:

Wakilai daga ƙasashe 80 da kungiyoyin ƙasashen duniya za su gana a birnin Paris nan gaba a yau domin tattauna hanyoyin kai agajin jin kai ga mutanen Gaza.

Taron wanda gwamnatin Faransa ta dauki nauyin shiryawa, ya mayar da hankali kan maido da muhimman kayayyaki kamar ruwa da man fetur da wutar lantarki tare da tabbatar da cewa agaji ya isa ga waɗanda ake so ba ƙungiyar Hamas ba.

Tawagogin ƙasashen Larabawa, da hukumar Falasɗinawa da Masar da wasu shugabannin Tarayyar Turai za su halarci taron.

Amma ba za a wakilta Isra’ila ba kuma Amurka tana tura tawagar masu ƙaramin karfi ne kawai.

Jami’an Faransa sun ce za a sanar da Isra’ila abubuwan da ke faruwa.

Majalisar Dinkin Duniya ta ce a makon da ya gabata ana buƙatar wasu dala biliyan 1.2 don biyan buƙatun mutanen Gaza da gaɓar yamma da Kogin Jordan.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp