fidelitybank

Wakilan ƙasashen duniya za su yi taro a Faransa kan makomar Gaza

Date:

Wakilai daga ƙasashe 80 da kungiyoyin ƙasashen duniya za su gana a birnin Paris nan gaba a yau domin tattauna hanyoyin kai agajin jin kai ga mutanen Gaza.

Taron wanda gwamnatin Faransa ta dauki nauyin shiryawa, ya mayar da hankali kan maido da muhimman kayayyaki kamar ruwa da man fetur da wutar lantarki tare da tabbatar da cewa agaji ya isa ga waɗanda ake so ba ƙungiyar Hamas ba.

Tawagogin ƙasashen Larabawa, da hukumar Falasɗinawa da Masar da wasu shugabannin Tarayyar Turai za su halarci taron.

Amma ba za a wakilta Isra’ila ba kuma Amurka tana tura tawagar masu ƙaramin karfi ne kawai.

Jami’an Faransa sun ce za a sanar da Isra’ila abubuwan da ke faruwa.

Majalisar Dinkin Duniya ta ce a makon da ya gabata ana buƙatar wasu dala biliyan 1.2 don biyan buƙatun mutanen Gaza da gaɓar yamma da Kogin Jordan.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp