fidelitybank

Wakilai 811 za su zabi dan takarar shugaban kasa a PDP

Date:

Yanzu ya tabbata wakilai 811 ne za su yanke hukunci kan makomar masu neman shugabancin jam’iyyar PDP a babban taronta na kasa da za a gudanar a ranakun 28 da 29 ga watan Mayu.

Wakilai 811 na jam’iyyar sun kunshi wakilai na kasa daya da aka zaba daga kowace karamar hukuma 774 da kuma wakilai na musamman a kowace jiha da kuma babban birnin tarayya Abuja daga cikin nakasassu.

Hakan dai ya samo asali ne daga kin amincewa da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da sabuwar dokar zabe wadda ta sauya sashe na 84 karamin sashe na 8, wanda majalisar dokokin kasar ta yi wa kwaskwarima da shigar da wakilai bisa doka cikin mahalarta taron da taron jam’iyyun siyasa.

Tun da farko dai jam’iyyar PDP ta bayyana cewa zababbun wakilai ne kawai za su shiga zaben fitar da gwani na jam’iyyar a zaben fitar da gwani na jam’iyyar a babban zabe kamar yadda dokar zabe ta 2022 ta tanada.

Tuni dai masu sha’awar neman zabe daban-daban suka rika zagawa cikin kasar domin neman wakilan da za su zabe su.

Jam’iyyar ta wanke tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar; tsofaffin shugabannin majalisar dattawa, Bukola Saraki da Pius Anyim; tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi; Gwamnonin jihohin Bauchi da Sokoto, Bala Mohammed da Aminu Tambuwal domin neman tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar.

Sauran sun hada da; Gwamnan jihar River, Nyesom Wike; tsohon ma’aikacin banki, Mohammed Hayatu-Deen; Masanin harhada magunguna, Sam Ohabunwa, gwamnan jihar Akwa Ibom, Emmanuel Udom, da dai sauransu. In ji Sahara Repoters.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp