fidelitybank

Wadanda suke hannun masu garkuwa da mutane a Kaduna na daf da mutuwa – Tukur Mamu

Date:

Mai sasantawa kan harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, Mallam Tukur Mamu, a ranar Talata, ya yi tsokaci game da tabarbarewar yanayin lafiyar sauran wadanda harin ya rutsa da su a sansanin masu garkuwa da mutane.

Tukur Mamu, wanda shi ne mawallafin jaridar Desert Herald da ke Kaduna, ya yi fargabar cewa wasu daga cikin wadanda abin ya shafa, da ke fuskantar munanan yanayi, da macizai suka sare su, ba za su iya rayuwa ba matukar Gwamnatin Tarayya ba ta dauki matakin gaggawa wajen tabbatar da sakin su.

A wata sanarwa da ya rabawa manema labarai, a Kaduna, Tukur Mamu ya lura da haka
Yawancin wadanda abin ya shafa ba za su iya rayuwa cikin ‘yan makonni masu zuwa ba saboda tabarbarewar yanayin kiwon lafiyarsu da kuma yanayin rashin mutuntaka da ake fuskanta a cikin dajin.

Ko da yake, ya tabbatar da cewa ba a yi wa wadanda aka kashen fyade ba ko kuma aka yi musu duka, amma ya dage da cewa kamata ya yi gwamnatin tarayya ta kara kaimi wajen ganin an sako su cikin gaggawa, domin duk wani jinkiri na iya jawo mutuwarsu.

Jaridar DAILY POST ta rawaito cewa tun da farko ‘yan bindigar sun sako mutane 11 daga cikin wadanda lamarin ya shafa bayan wata yarjejeniya da gwamnati.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faÉ—a wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaÆ™i da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunÆ™asa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp