fidelitybank

Wadanda suke hana ruwa gudu ke kawo wa matatar Ɗangote cikas – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo, ya ce, a bangaren man fetur da iskar gas a Najeriya za su ci gaba da kawo cikas ga matatar Dangote da ta kai dala biliyan 20 saboda tana cin gajiyar tace mai daga shigo da man fetur.

Ya bayyana hakan ne a wata hira da yayi da jaridar Financial Times.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da fama da matsalar matatar man dangote tsakanin sa da gwamnati.

Ku tuna cewa a makon da ya gabata ne shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umurci kamfanin man fetur na Najeriya Limited da ya sayar da danyen mai ga matatar Dangote da sauran matatun man kasar a cikin Naira.

A halin da ake ciki kuma, yayin da yake magana kan halin da Shugaban Rukunin Dangote, Aliko Dangote ke ciki, Obasanjo ya ce idan matatar ta yi kyau, ‘yan Najeriya da wadanda ba ‘yan Najeriya ba za su samu kwarin guiwa su zuba jari a kasar.

Ya lura cewa masu “sayar da kayan da aka tace ga Najeriya” suna jin cewa za su rasa damar da za su samu.

“Sa hannun jarin Aliko a matatar mai, idan ya yi kyau, ya kamata ‘yan Najeriya da wadanda ba ‘yan Najeriya ba su sa hannun jari a Najeriya.

“Idan wadanda ke siyar da kayayyaki da aka tace ga Najeriya suna ganin za su yi hasarar damar da za su samu, kuma za su yi iya kokarinsu don ganin ya bata masa rai,” in ji Obasanjo.

Devakumar Edwin, mataimakin shugaban masana’antun Dangote, ya yi tsokaci kan yadda kamfanonin mai na kasa da kasa ke damun matatar Dangote ta hanyar sayar da danyen mai a farashi mai tsada.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da Hukumar Kula da Man Fetur ta Najeriya, Farouk Ahmed, ya zargi Dangote da nuna son kai.

Duk da haka, Dangote ya soki zargin Ahmed.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp