fidelitybank

Wadanda suka kakaba mana Ganduje su na da nasani – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake jaddada abun da ya sha faɗa a baya cewa, wasu manya ne daga sama su ka tursasa wa al’ummar Kano gwamnan da yanzu ya ke kan mulki, Abdullahi Umar Ganduje duk da cewa ya faɗi zaɓe a 2019.

Yayin wata hira ta musamman da jaridar Punch, Kwankwaso, ya ce, ”Na tabbatar yanzu wadanda su ka yi hakan suna da na sanin abun da su ka yi wa Kano. Duk jama’ar Najeriya sun san cewa Ganduje ya fadi zaɓen nan, amma haka su ka tursasawa mafi yawan jama’a ra’ayin wadanda ba su taka kara sun karya ba, wanda shi ne babban laifin da wani zai aikata”.

Ya ƙara da cewa”Abun takaici ne yadda wasu tsiraru su ka kasa ganin abun da talakawa su ka hango wa kansu.

”Mu na da ƙarin da iya hana su abun da su ka so yi a wannan lokaci, amma sai mu ka yi la’akari da cewa idan mu ka biye musu hakan ba zai haifar da ɗa mai ido ba, domin haka mu ka bar su da aniyarsu, mu ka bi matakin shari’a, amma a nan ma a ka yi abun da a ka yi” inji Kwankwaso.

A halin da a ke ciki dai a na raɗe-raɗin sasantawa tsakanin tsohon gwamnan na Kano Rabiu Musa Kwankwaso da Ganduje, bayan ziyarar ta’aziyya da Gandujen ya kai wa Kwankwaso.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp