fidelitybank

Wadanda suka kakaba mana Ganduje su na da nasani – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake jaddada abun da ya sha faɗa a baya cewa, wasu manya ne daga sama su ka tursasa wa al’ummar Kano gwamnan da yanzu ya ke kan mulki, Abdullahi Umar Ganduje duk da cewa ya faɗi zaɓe a 2019.

Yayin wata hira ta musamman da jaridar Punch, Kwankwaso, ya ce, ”Na tabbatar yanzu wadanda su ka yi hakan suna da na sanin abun da su ka yi wa Kano. Duk jama’ar Najeriya sun san cewa Ganduje ya fadi zaɓen nan, amma haka su ka tursasawa mafi yawan jama’a ra’ayin wadanda ba su taka kara sun karya ba, wanda shi ne babban laifin da wani zai aikata”.

Ya ƙara da cewa”Abun takaici ne yadda wasu tsiraru su ka kasa ganin abun da talakawa su ka hango wa kansu.

”Mu na da ƙarin da iya hana su abun da su ka so yi a wannan lokaci, amma sai mu ka yi la’akari da cewa idan mu ka biye musu hakan ba zai haifar da ɗa mai ido ba, domin haka mu ka bar su da aniyarsu, mu ka bi matakin shari’a, amma a nan ma a ka yi abun da a ka yi” inji Kwankwaso.

A halin da a ke ciki dai a na raɗe-raɗin sasantawa tsakanin tsohon gwamnan na Kano Rabiu Musa Kwankwaso da Ganduje, bayan ziyarar ta’aziyya da Gandujen ya kai wa Kwankwaso.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp