fidelitybank

Wa’adin da ƙungiyar ƙwadago ta bai wa gwamnati ya cika

Date:

A yau ne za a kammala tattaunawa kan mafi ƙarancin albashin ma’aikata da ake yi tsakanin Gwamnatin Tarayya da ƙungiyar ƙwadago, yayin da shugabannin ƙungiyoyin ƙwadagon Najeriya NLC da TUC ke jiran matakin da shugaban kasa Bola Tinubu ya ɗauka kan batun biyan mafi ƙarancin albashi na N250,000.

Shugabannin ƙwadagon sun jadadda cewa dole ne a kammala tattaunawar zuwa ranar Litinin, a yau kenan.

A ranar Juma’ar da ta gabata ne kwamitin da ke kula da mafi ƙarancin albashi na ƙasa ya kammala taronsa, inda gwamnatin tarayya da ƙungiyoyi masu zaman kansu suka cimma matsaya kan kuɗirin naira 62,000 a matsayin mafi ƙarancin albashin ma’aikata.

A halin da ake ciki dai a yanzu, ƙungiyayin ƙwadagon biyu sun dage a kan biyan mafi ƙarancin albashi ga ma’aikata na naira 250,000.

Sai dai kungiyar gwamnonin Najeriya ta fitar da wata sanarwa inda ta bayyana cewa duk wani mafi ƙarancin albashi da ya haura N60,000 ba zai ɗore ba.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp