fidelitybank

Waɗanda suka janyewa Tinubu da Osibanjo

Date:

Masu neman jam’iyyar APC mai mulki ta tsayar da su takarar shugaban ƙasa bakwai sun janye tare da mara wa Bola Ahmed Tinubu baya.

Kazalika, ɗan takara Mista Nicholas Felix ya janye don mara wa Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo baya.

Dukkan ‘yan takarar sun janye ne jim kaɗan kafin fara jefa ƙuri’a a dandalin Eagle Square da ke Abuja, babban birnin ƙasar.

‘Yan takara 14 ne suka rage a takarar daga cikin 23 da jam’iyyar ta tantance tun farko.

23 da jam’iyyar ta tantance tun farko. In ji BBC.

‘Yan takarar da suka janye wa Tinubu

Masu neman takarar da suka janye wa jagoran APC kuma tsohon Gwamnan Jihar Legas Bola Ahmed Tinubu sun ƙunshi waɗanda suka fito daga yankinsa na kudu maso yamma da sauran yankuna.

Su ne:

  • Gwamnan Ekiti Kayode Fayemi
  • Tsohon Gwamnan Jihar Akwa Ibom Godswill Akpabio
  • Tsohon Gwamnan Jihar Ogun Ibikunle Amosun
  • Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai Dimeji Bankole
  • Gwamnan Jigawa Badaru Abubakar
  • Uju Ohanenye – mace tilo
  • Sanata Ajayi Boroffice

Waɗanda suka rage a takarar

‘Yan takarar da aka jefa wa ƙuri’su ne:

  • Yemi Osinbajo (Jihar Ogun)
  • Ahmad Lawan (Jihar Yobe)
  • Bola Tinubu (Jihar Lagos)
  • Tein Jack-Rich (Jihar Rivers)
  • Rochas Okorocha (Jihar Imo)
  • Tunde Bakare (Jihar Ogun)
  • Rotimi Amaechi (Jihar Rivers)
  • Emeka Nwajiuba (Jihar Imo)
  • David Umahi (Jihar Ebonyi)
  • Ogbonnaya Onu (Jihar Ebonyi)
  • Ben Ayade (Jihar Cross River)
  • Yahaya Bello (Jihar Kogi)
  • Ikeobasi Mokelu (Jihar Anambra)
  • Ahmed Rufai Sani

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...
X whatsapp