fidelitybank

Waɗanda suka janyewa Tinubu da Osibanjo

Date:

Masu neman jam’iyyar APC mai mulki ta tsayar da su takarar shugaban ƙasa bakwai sun janye tare da mara wa Bola Ahmed Tinubu baya.

Kazalika, ɗan takara Mista Nicholas Felix ya janye don mara wa Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo baya.

Dukkan ‘yan takarar sun janye ne jim kaɗan kafin fara jefa ƙuri’a a dandalin Eagle Square da ke Abuja, babban birnin ƙasar.

‘Yan takara 14 ne suka rage a takarar daga cikin 23 da jam’iyyar ta tantance tun farko.

23 da jam’iyyar ta tantance tun farko. In ji BBC.

‘Yan takarar da suka janye wa Tinubu

Masu neman takarar da suka janye wa jagoran APC kuma tsohon Gwamnan Jihar Legas Bola Ahmed Tinubu sun ƙunshi waɗanda suka fito daga yankinsa na kudu maso yamma da sauran yankuna.

Su ne:

  • Gwamnan Ekiti Kayode Fayemi
  • Tsohon Gwamnan Jihar Akwa Ibom Godswill Akpabio
  • Tsohon Gwamnan Jihar Ogun Ibikunle Amosun
  • Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai Dimeji Bankole
  • Gwamnan Jigawa Badaru Abubakar
  • Uju Ohanenye – mace tilo
  • Sanata Ajayi Boroffice

Waɗanda suka rage a takarar

‘Yan takarar da aka jefa wa ƙuri’su ne:

  • Yemi Osinbajo (Jihar Ogun)
  • Ahmad Lawan (Jihar Yobe)
  • Bola Tinubu (Jihar Lagos)
  • Tein Jack-Rich (Jihar Rivers)
  • Rochas Okorocha (Jihar Imo)
  • Tunde Bakare (Jihar Ogun)
  • Rotimi Amaechi (Jihar Rivers)
  • Emeka Nwajiuba (Jihar Imo)
  • David Umahi (Jihar Ebonyi)
  • Ogbonnaya Onu (Jihar Ebonyi)
  • Ben Ayade (Jihar Cross River)
  • Yahaya Bello (Jihar Kogi)
  • Ikeobasi Mokelu (Jihar Anambra)
  • Ahmed Rufai Sani

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp