fidelitybank

Venezuela na mulkin kama karya – Amurka

Date:

Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ce mafakar siyasar da dan takarar shugabancin kasar Venezuela ya nema a Sifaniya kai-tsaye na nuna irin mulkin kama karya na gwamnatin Venezuela.

Mista Blinken ya ce, Edmundo Gonzalez shi ne mafi dacewa da mulkin demokuradiya a Venezuela. Mista Gonzalez dai ya alkawarta cigaba da fafutika, a wani sako da ya fitar bayan isar sa birnin Madrid.

Ya nemi mafaka a Ofishin jakadancin Sifaniya da ke Caracas bayan bada sammacin kama shi kan zaben watan Yuli.

Mista Blinken shi ne babban jami’in gwamnati a baya-bayanan da ke alla-wadai da yanayin da ak jefa Gonzalez.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
Previous article
Next articleDSS sun mamaye ofishin SERAP dake Abuja

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp