fidelitybank

Ursula ta sake zama shugabar hukumar Tarayyar Turai

Date:

Majalisar dokokin Tarayyar Turai ta sake zaɓar Ursula Von der Leyen, a matsayin shugabar hukumar Tarayyar Turai.

Ms Von der Leyen za ta jagoranci hukumar har zuwa shekara biyar masu zuwa.

Da take jawabi bayan zaɓen, shugabar hukumar ta ce kare martabar dimokradiyyar Turai shi ne babban abin da za ta sanya gaba.

Ta ce ”muna aiki tare don karfafa nahiyar Turai, muna aiki a kan batutuwan da suka shafi ci gaba da gogayya a ciki tattalin arzikinmu”.

Fiye da mambobin Majalisar 400 daga cikin 720 ne suka zaɓi Ms von der Leyen ciki har da waɗanda suka fito daga ɓangaren masu son kawo sauyi da na ɓangaren masu matsakaicin sassaucin ra’ayi.

Ta dai yi alƙawarin bai wa EU babbar dama wajen kare kanta daga dukkan wasu ƙalubale musamman na tsaro, tare da tabbatar da cewa ƙasashe mambobin hukumar za su rage fitar da iskar da ke gurɓata muhalli da kashi 99 cikin 100 nan da 2040.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp