fidelitybank

UNICEF ta yi Allah wadari da tsare yara a Coci

Date:

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya, ya yabawa gwamnatin tarayya da jami’an tsaro kan ceto yaran da aka sace a jihar Ondo.

Jaridar DAILY POST ta rawaito cewa, an ceto yaran da wasu manya daga wata coci.

Wata sanarwa da kwararre kan harkokin sadarwa na UNICEF, Geofery Njoku ya sanya wa hannu, ta ce, ba za a taba tsare yara ba tare da son ransu ba a kowane irin yanayi.

Ta yi Allah-wadai da cin zarafin yara, inda ta yi gargadin cewa ana auna al’umma ne da yadda take mu’amala da ā€˜ya’yanta.

UNICEF ta kuma dorawa gwamnati alhakin kara kokarin kare yara daga kowane irin tashin hankali.

UNICEF ta yaba da yadda aka ceto kimanin yara 27 da aka yi garkuwa da su ba tare da son ransu ba a wani coci a jihar Ondo.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ʙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ʙanwarsa a Jigawa

Rundunar ʓansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leʙen asirin ʙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buʙaci...

Sojoji sun hallaka ʓanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ʓanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...
X whatsapp