fidelitybank

UNICEF ta yi Allah wadari da tsare yara a Coci

Date:

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya, ya yabawa gwamnatin tarayya da jami’an tsaro kan ceto yaran da aka sace a jihar Ondo.

Jaridar DAILY POST ta rawaito cewa, an ceto yaran da wasu manya daga wata coci.

Wata sanarwa da kwararre kan harkokin sadarwa na UNICEF, Geofery Njoku ya sanya wa hannu, ta ce, ba za a taba tsare yara ba tare da son ransu ba a kowane irin yanayi.

Ta yi Allah-wadai da cin zarafin yara, inda ta yi gargadin cewa ana auna al’umma ne da yadda take mu’amala da ā€˜ya’yanta.

UNICEF ta kuma dorawa gwamnati alhakin kara kokarin kare yara daga kowane irin tashin hankali.

UNICEF ta yaba da yadda aka ceto kimanin yara 27 da aka yi garkuwa da su ba tare da son ransu ba a wani coci a jihar Ondo.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp