fidelitybank

UNESCO ta sanya bikin hawan Daba na Kano a cikin tarihin duniya

Date:

Hukumar ilimi da kimiya da raya al’adu ta Majalisar Dinkin Duniya UNESCO ta saka hawan Daba na Kano a cikin jerin abubuwan tarihi na duniya.

Hawan Daban da ake gudanarwa a jihar Kano  sau biyu a shekara a yayin bikin Sallah babba da karamar Sallah, ya samu shiga matakin ne bayan kwakwaran nazari kan abubuwan al’ada masu dumbin tarihi da ke tattare da shi.

Mai magana da yawun hukumar ilimi da kimiya da raya al’adu ta Majalisar Dinkin Duniya a Najeriya Hajo Sani ce , ta bayyana cewa bikin na samun dumbin mahalarta daga sassan kabilu daban daban, kama daga Hausawa da Fulani da Yarbawa da Bugaje da ke da zama a kasar Hausa.

A tsakiyar watan Yunin wannan shekarar ta 2024, hukumomin ‘yan sanda a Kano sun dakatar da hawan Daban, bisa abubuwan da suka kira shawo kan matsalolin tsaro mai nasaba da darewar masarautar Kanon gida biyu.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp