fidelitybank

Umarnin Yahudawa a kan masu jinyar Falasɗinu tamkar hukuncin kisa ne – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya, ta ce umarnin da Isra’ila ta bayar na kwashe marasa lafiya a asibitoci fiye da 20 a arewacin Gaza daidai yake da hukuncin kisa ga mutanen da ke kwance asibitin suna jinya.

Hukumar ta yi nuni da mutanen da ke cikin halin rai kwakwai-mutu-kwakwai ko kuma jariran da ke cikin kwalba.

Tuni asibitocin Gaza suka shiga cikin wani yanayi na tashin hankali da rudani.

Wata jami’ar WHO ta ce halin da Gaza ke ciki na da matuƙar tayar da hankali, dangane da ko mutum ya tsaya ko kuma ya fice, abin da muke gani shi ne yadda aka lalata yankin.

Likitoci sun shaida wa BBC cewa, ana ƙarancin magunguna a asibitocin sannan kuma man da ya rage musu da ake amfani da shi a injinansu bai taka kara ya karya ba.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp