fidelitybank

Umahi ya nuna wanda zai gaji kujerarsa ta gwamnan Ebonyi

Date:

Gabanin. zaben fidda gwanin takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Ebonyi, gwamna David Umahi, ya amince da kakakin majalisar dokokin jihar Francis Nwifuru a matsayin wanda ya fi so zai maye masa gurbi.

Umahi ya sanar da hakan ne a ranar Asabar a Okposi da ke karamar hukumar Ohaozara a yayin bikin jana’izar marigayi Dandy Omoke wanda ya taba zama shugaban karamar hukumar.

Umahi, yayin da yake gabatar da shugaban majalisar a wurin taron, ya bayyana shi a matsayin gwamnan jihar.

Nwifuru, wanda ke wakiltar mazabar Izzi ta Yamma, ya kasance kakakin majalisar dokokin jihar Ebonyi tun a shekarar 2015.

A halin yanzu yana cika wa’adinsa na uku. A shekarar 2011 ne aka fara zabar sa a majalisa a karkashin jam’iyyar PDP.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp