fidelitybank

Ukraine za ta fuskanci ruwan bama-bamai matukar ba ta mika wuya ba – Rasha

Date:

Gwamnatin Ukraine ta yi watsi da tayin da Rasha ta yi mata na bai wa mayakanta damar ficewa salin-alin daga birnin Mariupol da dakarun Rasha suka yi wa kawanya, matukar za su zubda makamansu.

Mataimakin firaminista ya ce, babu wani batu da za su aminta da shi, kawo daga ficewa da a zubda makamai.

Andrei mazaunin Mariupol ne, wanda ke haka rami don binne makwabtansa da suka mutu, ya ce, ya na fatan za a shirya yi musu jana’za, wannan ta wucin gadi ce, an kashe masu ‘yan uwa da abokan arziki.

A kullum kashe mutane ake yi a birnin nan lamarin kullum kara kazancewa ya ke.

Rasha dai ta gargadi hukumomin Ukraine cewa, za su fuskanci ruwan bama-bamai matukar ba su mika wuya ba.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp