fidelitybank

Ukraine na buƙatar ƙarin makamai – NATO

Date:

Shugaban kungiyar tsaro ta NATO ya ce, ya kamata kawancen ya maida hankali kan yadda za a aikewa Ukraine karin makamai domin ƙara mata ƙarfi a yaƙinta da Rasha, ba wai a zo ana muhawara kan batun a bainar jama’a ko batun tsagaita wuta ba.

Mark Rutte ya bayyana haka ne a Brussels, gabannin tattaunawa da yawancin shugabannin kasasashen turai ciki har da shugaba Vlodimir Zelensky na Ukraine.

Ya kara da cewa tattaunawar zaman lafiyar tamkar taimakon Rasha ne.

Mr Rutte ya yi kiran kasashe mambobin NATO su fito domin tallafawa Ukraine da kudade, a daidai lokacin da zababben shugaban Amirka Donald Trump ke gab da shan rantsuwar kama aiki, da kuma ake fargabar zai iya janye tallafin kasarsa ga Ukraine.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp