fidelitybank

UEFA za ta zaɓi gwarzon ɗan wasan bana

Date:

Hukumar kula da kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA ta tabbatar da sunayen ‘yan wasa uku da za ta zabi gwarzon dan wasa a ranar Juma’a.

Su ne Kevin De Bruyne na Manchester City da ‘yan wasan Real Madrid na Karim Benzema da Thibaut Courtois.

Benzema ne ke kan gaba a yawan cin kwallaye a kakar wasan da ta wuce a gasar zakarun Turai da kwallaye 15, yayin da abokin wasansa Courtois ya ci kwallo tara a ragar Liverpool a wasan karshe.

Madrid ta fitar da De Bruyne da sauran su a wasan kusa da na karshe a gasar.

An tattara jerin sunayen na karshe bayan da kociyoyi da wasu zababbun ‘yan jarida suka kada kuri’a.

A cikin lambar yabo ta masu horarwa, an tantance Carlo Ancelotti na Madrid tare da Jürgen Klopp na Liverpool da Pep Guardiola na Man City.

Za a sanar da wadanda suka yi nasara a ranar 25 ga watan Agusta a Istanbul a fafatawar da za a yi a matakin rukuni na gasar zakarun Turai ta bana.

Jorginho na Chelsea ne ya lashe kyautar a bara bayan ya taimakawa Chelsea da Italiya lashe kofin Turai.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp