fidelitybank

UEFA ta kakaba takunkumi ga kungiyoyi 10 na Turai

Date:

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Turai UEFA, za ta ba da sanarwar kakaba takunkumin tattalin arziki a kan kungiyoyi goma a Turai, saboda rashin bin ka’idojin cinikin kudi a kakar wasa ta 2020/2021, ciki har da Barcelona da Paris Saint-Germain, in ji Times.

Lokacin da aka tabka kurakurai game da sarrafa tattalin arziki ya yi daidai da isowa da fashewar cutar ta COVID-19.

Binciken farko da UEFA ta yi ya nuna kungiyoyi kusan 20, wadanda suka hada da kulob din Arsenal na Premier da kuma Marseille ta Faransa.

Amma kamar yadda al’amura ke tafiya, har yanzu ba a shigar da asusun karshe na yawancin kungiyoyin 20 da UEFA ba, kuma da zarar an yi hakan, yanayinsu na iya canzawa.

Shari’ar irin su PSG, Barcelona, da Juventus, duk da haka, ya sha bamban sosai.

PSG da Barcelona sune kungiyoyin biyu da aka ce sun fi fuskantar hadari yayin da suke ci gaba da shari’a a kan UEFA tare da Real Madrid saboda batun Super League gaba daya.

A yanzu dai Barcelona da Juventus sun ki tattaunawa da UEFA.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp