fidelitybank

U-20: FIFA ta fitar da sunayen ‘yan wasan Flying Eagles

Date:

A ranar Asabar ne hukumar kwallon kafa ta duniya (FIFA), ta bayyana adadin ‘yan wasan Flying Eagles gabanin gasar cin kofin duniya na ‘yan kasa da shekaru 20.

Hukumar kwallon kafa ta Kasa NFF, ta fitar da tawagar ‘yan wasa 21 na Flying Eagles a gasar a farkon makon nan.

Dan wasan tsakiya na AC Milan, Victor Eletu zai ba da shahararriyar riga mai lamba 10, yayin da daya daga cikin sabbin yaran kungiyar, Lawal Salem Fago aka ba shi lamba tara.

Yawancin ‘yan wasan da ke cikin tawagar a gasar cin kofin Afrika na ‘yan kasa da shekaru 20 a watan Fabrairun 2023, sun kiyaye lambar rigarsu.

Kungiyar ta Flying Eagles tana rukunin D ne a gasar cin kofin duniya da kasashen Brazil da Italiya da kuma Jamhuriyar Dominican wadda ta taba lashe gasar sau biyar.

Tawagar Ladan Bosso za ta fara yakin neman zabe da Jamhuriyar Dominican a ranar Lahadi, 21 ga Mayu.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp