fidelitybank

Turkiyya ta kama mutane 8 wanda suke yi wa Isra’ila leken asiri

Date:

Ministan harkokin cikin gida na Turkiyya Ali Yerlikaya a ranar Juma’a ya ce, ‘yan sanda sun tsare wasu mutane takwas da ake zargi da sayar da bayanai ga hukumar leken asirin Isra’ila, Mossad.

Da yake bayyana hakan a dandalin sada zumunta na X, Yerlikaya ya ce an tsare biyu daga cikin wadanda ake zargin kuma an yanke hukuncin shari’a ga wasu shida.

Ya ce wadanda ake zargin sun yi taro da jami’an leken asirin Isra’ila tare da tattara bayanai kan daidaikun mutane da kamfanoni a Turkiye da Mossad ya kai wa hari.

Ya kara da cewa sun mika bayanan da takardu ga jami’an leken asirin Isra’ila.

An gudanar da samamen tare da hukumar leken asiri ta kasar Turkiyya a cewar ministan.

Bidiyon da ministan ya fitar ya nuna yadda ‘yan sanda ke kai wadanda ake zargi zuwa asibitin jihar domin duba lafiyarsu sannan kuma zuwa ginin ma’aikatar shari’a da ke Istanbul.

Yerlikaya ya ce “Ba za mu taba barin ayyukan leken asiri da aka yi niyya don cin karo da hadin kan kasa da hadin kanmu a cikin iyakokin kasarmu ba.”

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp