fidelitybank

Turkiyya da Syria na cigaba da zakulo mutane da gini ya danne su

Date:

Masu aikin ceto a kasashen Turkiyya da Syria na ci gaba da aikin zakulo masu sauran numfashi a karkashin gine-gine cikin tsananin yanayin sanyi, yayin da adadin wadanda mummunar girgizar kasar ta kashe ya haura dubu16.

Duk da cewar akwai karin fargabar adadin mutanen da suka mutu sakamakon girgizar kasar na tun ranar Litinin mai karfin kusan maki 8 ya karu sosai kwararru kan bala’o’i na ganin akwai dama ga masu aikin ceto wajen nasarar kara samun masu rai a karkashin baraguzan gine-gine saboda yayin sanyi mai dauke da dusar kankara.

Wata mata na zaune a kan baraguzan gine-gine a yayin da tawagar agajin gaggawa ke neman mutanen da ke karkashin buraguzan gine-gine a garin Nurdagi da ke wajen birnin Osmaniye a kudancin kasar Turkiyya, Talata, 7 ga Fabrairu, 2023.

Karanta Wannan: Tsohon dan wasan Chelsea ya na cikin wanda gini ya danne a Turkiyya

Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan da ya kai ziyar gani da ido wasu yankunan kasar da iftila’in yafi kamari a Laraban nan ya na fuskatar suka daga ‘yan kasar kan yadda ake tafiyar da aikin ceto kan girgizar kasar mafi muni cikin fiye da karni.

Suna zargin an bar wadanda suka tsira da ransu wajen neman abinci da matsuguni da kansu,  yayin da a wasu lokuta suna ji suna ganin yadda makusantansu ke bukatar agaji a karkashin gine-gine daga bisani sai adaina jin duriyarsu.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp