fidelitybank

Turkiyya da Najeriya za su yaki ta’addanci

Date:

Rundunar soji ta kasa da ta ƙasar Turkiyya, sun bayyana aniyarsu ta yin aiki tare wajen “yaƙi da ta’addanci” da ƙasashen biyu ke fuskanta.

Sun bayyana hakan ne yayin ziyarar kwana biyar da Babban Hafsan Sojan Sama na Najeriya Air Marshal Oladayo Amao ya kai Turkiyya, inda ya gana da takwaransa na Turkiyya, Janar Hasan Kucukakyuz.

“Mutanen biyu sun jaddada muhimmancin amfani da jirage marasa matuƙa wajen yaƙi da ta’addanci don inganta aiki tare da kuma jaddada aniyarsu,” a cewar sanarwar da Rundunar Sojan Sama ta Najeriya ta fitar a yau Asabar.

Amao ya nemi ƙarin taimako daga Turkiyya wajen gyarawa da yi wa makaman Najeriya kwaskwarima da kuma bai wa dakarun ƙasar horo.

A nasa ɓangaren, Janar Hasan ya ce, rundunarsa za ta taimaka wa Najeriya ta duk hanyar da za ta iya, kuma daga yanzu za ta gayyace ta shiga atasayen sojanta (Turkiyya) na shekara-shekara, kamar na Anatolia Eagle.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp