fidelitybank

Turawan milkin mallaka ne suka jefa Najeriya cikin wannan halin – Obasanjo

Date:

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya ce wasu daga cikin ƙalubalen da Najeriya ke fuskanta a yanzu sun samo asali ne tun lokacin turawan mulkin mallaka.

Obasanjo ya bayyana haka ne a ranar Asabar a Enugu lokacin da yake gabatar da wata maƙala ta littafi: “Za mu ci gaba da kasancewa ‘yan uwa” wata taswira ta sake ƙarfafa ƙasar da ba ta da kwari wanda Chris Okoye ya rubuta.

Cikin wata sanarwa da Kehinde Akinyemi, mai taimakawa Obasanjo kan yada labarai na musamman, ya ce tsohon shugaban ya ce akwai alaƙa ta kai tsaye tsakanin tattalin arziki da sauya tsarin siyasa.

Ya ce tarihin yadda aka samar da kundin mulkin Najeriya da kuma titin da aka dora siyasar ƙasar na nuna akwai wani gibi da aka bari, wanda yake buƙatar a cike shi domin sake faɗaɗa ka’idojin dimokraɗiyyar Najeriya.

“Duk tsarin da aka gabatar na tattalin arziki matuƙar babu gwamnatin mai manufa ga kuma gurgun tsari da ake fama da shi, wadannan abubuwan sai sun durkusar da tsarin,” in ji sanarwar.

“A matsayinmu na ƙasa, tarihinmu ya nuna a bayyane mun yi fama da matsaloli a baya, kuma mun yi rashin damarmaki muhimmai.” In ji BBC.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp