fidelitybank

Turai ta mika tallafin Yuro miliyan 102.5 ga kasashen yankin tafkin Chadi

Date:

Hukumar tarrayar Turai, ta mika Yuro miliyan 102 da digo 5 a matsayin agajin jin kai, domin taimakawa al’ummomin da ba su da karfi a Najeriya, Nijar, Chadi da Kamaru, yayin da al’amuran jin kai ke ci gaba da tabarbare a yankin tafkin Chadi.

Tashe-tashen hankula a yankin, inda fararen hula ke kara fuskantar hare-haren da ake kai wa, na haifar da tarwatsa jama’a, da gurgujewar rayuwa da kuma rashin samun damar gudanar da ayyukan yau da kullum.

Hukumar ta ware Yuro miliyan 102 da digo 5 a matsayin agajin jin kai domin taimakawa al’ummomin da ba su da karfi a Najeriya, Nijar, Chadi da Kamaru, yayin da al’amuran jin kai ke ci gaba da tabarbare a yankin tafkin Chadi.

Tashe-tashen hankula a yankin, inda fararen hula ke kara fuskantar hare-haren da ake kai wa, na haifar da tarwatsa jama’a, da gurgujewar rayuwa da kuma rashin samun damar gudanar da ayyukan yau da kullum.

An yi wannan alkawarin ne a yayin taron koli na yankin tafkin Chadi, wanda aka gudanar a Yamai tsakanin ranakun 23-24 ga watan Janairu.

Za a raba jimillar adadin na shekarar 2023 kamar haka: Najeriya (miliyan 34), Nijar (miliyan 25), Chadi (miliyan 26.5) da Kamaru (€17 miliyan). Tallafin na daga cikin adadin Yuro miliyan 181.5 da aka ware a wannan shekara ga yankin tafkin Chadi, da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da kuma yankin Sahel, kamar yadda aka sanar a makon jiya.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp