fidelitybank

Turai ta mika tallafin Yuro miliyan 102.5 ga kasashen yankin tafkin Chadi

Date:

Hukumar tarrayar Turai, ta mika Yuro miliyan 102 da digo 5 a matsayin agajin jin kai, domin taimakawa al’ummomin da ba su da karfi a Najeriya, Nijar, Chadi da Kamaru, yayin da al’amuran jin kai ke ci gaba da tabarbare a yankin tafkin Chadi.

Tashe-tashen hankula a yankin, inda fararen hula ke kara fuskantar hare-haren da ake kai wa, na haifar da tarwatsa jama’a, da gurgujewar rayuwa da kuma rashin samun damar gudanar da ayyukan yau da kullum.

Hukumar ta ware Yuro miliyan 102 da digo 5 a matsayin agajin jin kai domin taimakawa al’ummomin da ba su da karfi a Najeriya, Nijar, Chadi da Kamaru, yayin da al’amuran jin kai ke ci gaba da tabarbare a yankin tafkin Chadi.

Tashe-tashen hankula a yankin, inda fararen hula ke kara fuskantar hare-haren da ake kai wa, na haifar da tarwatsa jama’a, da gurgujewar rayuwa da kuma rashin samun damar gudanar da ayyukan yau da kullum.

An yi wannan alkawarin ne a yayin taron koli na yankin tafkin Chadi, wanda aka gudanar a Yamai tsakanin ranakun 23-24 ga watan Janairu.

Za a raba jimillar adadin na shekarar 2023 kamar haka: Najeriya (miliyan 34), Nijar (miliyan 25), Chadi (miliyan 26.5) da Kamaru (€17 miliyan). Tallafin na daga cikin adadin Yuro miliyan 181.5 da aka ware a wannan shekara ga yankin tafkin Chadi, da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya da kuma yankin Sahel, kamar yadda aka sanar a makon jiya.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

ÆŠan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...
X whatsapp