fidelitybank

Tunubu zai yi jawabi a zauren majalisar wakilai a kan shirye-shiryen sa

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar (APC) Asiwaju Bola Tinubu, zai yi jawabi a zauren majalisar wakilai na jam’iyyar APC a ranar 16 ga Maris, 2022.

A cikin wata wasika da ya sanyawa hannu da kan sa ga kakakin majalisar Femi Gbajabiamiala, wacce aka karanta wani bangare a zaman majalisar a ranar Talata, tsohon gwamnan na Legas ya nemi jama’a da mambobin su yi masu jawabi kan shirye-shiryen da yake yi wa kasa.

Daya daga cikin masu neman takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP Cif Mao Ohuanbuwa shi ma zai gana da mambobin jam’iyyar PDP a majalisar da misalin karfe 8:00 na dare ranar Talata.

Sanarwar taron da Shugaban Marasa Rinjaye, Ndudi Elumelu ya sanyawa hannu, wanda shugaban majalisar ya karanta ya nuna cewa, mai neman tsayawa takarar zai sayar da shirinsa ga ‘ya’yan jam’iyyar gabanin babban taron, domin zabar wanda zai daga tutar jam’iyyar.

Tuni dai tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi irin wannan ganawa da kungiyoyi.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp