fidelitybank

Tuntuɓi ya rattaɓa hannu a kan kasafin Tiriliyan 2.176

Date:

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya saka hannu kan kwaryakwaryar ƙasafin kuɗi na shekara ta 2023 wanda ya kai naira tiriliyan 2.176.

Tinubu ya saka hannun ne a yau Laraba a fadarsa da ke Abuja, babban birnin ƙasar.

Wata sanarwa da mai magana da yawunsa Ajuri Ngelale ya fitar, ta ambato Tinubu na cewa kasafin kuɗin zai karfafa tsarin tsaron Najeriya da kuma magance matsalar giɓin ababen more rayuwa da Najeriya ke fuskanta, da sauransu.

Shugaba Tinubu ya yaba wa majalisar dokoki ta ƙasa bisa gagarumin nazari da amincewa da ta yi da kasafin kuɗin, inda ya tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa ɓangaren zartarwa zai tabbatar da ganin an yi amfani da kuɗaɗen yadda ya kamata.

Cikin waɗanda suka halarci saka hannu kan kasafin kuɗin sun haɗa da shugaban majalisar dattawa, Sen Godswill Akpabio, shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Opeyemi Bamidele, da shugaban kwamitin kuɗi na majalisar dattijai, da Sen Olamilakan Adeola.

Sauran sun haɗa da Shugaban majalisar wakilai, Tajudeen Abbas, kwamitin majalisar wakilai, sakataren gwamnatin tarayya, George Akume, ministan kasafin kuɗi, Atiku Bagudu, da kuma shugaban hukumar tattara kuɗaɗen shiga ta ƙasa, Zachs Adedeji.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp