fidelitybank

Tsohon shugaban ƙasar Pakistan Musharraf ya rasu

Date:

Tsohon Shugaban Pakistan Janar Pervez Musharraf, wanda ya ƙwace mulki yayin juyin mulki a 1999, ya rasu yana da shekara 79.

Tsohon shugaban da ya yi mulki tsakanin 2001 zuwa 2008, ya rasu ne bayan jinya mai tsawo, a cewar wata sanarwa daga rundunar sojan ƙasar.

Ya tsallake hare-haren yunƙurin halaka shi da yawa, inda daga baya ya tsinci kansa a dambarwar da ake yi tsakanin masu tsattsauran kishin Musulunci da kuma ƙasashen Yamma.

Karanta Wannan: Indiya ta kori sojojin ta sakamakon sun harbawa Pakistan mamaki mai linzami

Ya goyi bayan “yaƙi da ta’addanci” da Amurka ta ƙaddamar bayan harin 9/11 duk da adawa da ‘yan ƙasarsa suka nuna.

An kayar da shi a zaɓen 2008, abin da ya sa ya fice daga ƙasar wata shida bayan haka.

Sai dai an kama shi tare da tuhumar sa da cin amanar ƙasa, har ma aka yanke masa hukuncin kisa a bayan idonsa kafin daga baya a janye hukuncin. Hakan ta faru ne bayan ya koma ƙasar don ya sake tsayawa takara a 2013. In ji BBC.

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp