fidelitybank

Tsohon shugaban ƙasa na fama da rashin lafiya

Date:

Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar na fama da matsanancin rashin lafiya, kamar yadda jaridar Thisday ta ruwaito.

Mai yiwuwa Janar din soja mai ritaya ya yi fama da bugun jini.

Rahotanni sun bayyana cewa, an fitar da Abubakar daga Najeriya kimanin makonni uku da suka gabata domin jinya.

Da farko dai an dauke shi zuwa Dubai a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) amma yanzu yana wani asibiti a kasar Ingila (UK).

Abubakar ya samu rakiyar matar sa da kuma uwargidan tsohon shugaban kasa, Mai shari’a Fati Abubakar.

Surukin sa kuma gwamnan Neja, Abubakar Bello ya bar kasar bayan kammala zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya kai masa ziyara.

An kuma tattaro cewa, shugaban kwamitin zaman lafiya na kasa (NPC) yana cikin koshin lafiya yayin da likitoci ke ci gaba da sa ido a kansa.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...
X whatsapp