fidelitybank

Tsohon shugaban ƙasa na fama da rashin lafiya

Date:

Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, Janar Abdulsalami Abubakar na fama da matsanancin rashin lafiya, kamar yadda jaridar Thisday ta ruwaito.

Mai yiwuwa Janar din soja mai ritaya ya yi fama da bugun jini.

Rahotanni sun bayyana cewa, an fitar da Abubakar daga Najeriya kimanin makonni uku da suka gabata domin jinya.

Da farko dai an dauke shi zuwa Dubai a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) amma yanzu yana wani asibiti a kasar Ingila (UK).

Abubakar ya samu rakiyar matar sa da kuma uwargidan tsohon shugaban kasa, Mai shari’a Fati Abubakar.

Surukin sa kuma gwamnan Neja, Abubakar Bello ya bar kasar bayan kammala zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ya kai masa ziyara.

An kuma tattaro cewa, shugaban kwamitin zaman lafiya na kasa (NPC) yana cikin koshin lafiya yayin da likitoci ke ci gaba da sa ido a kansa.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp