fidelitybank

Tsohon shugaban ƙasar Ivory Coast ya mutu

Date:

Tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Henri Konan Bedie ya rasu.

Badie, wanda ya mamaye harkokin siyasa a kasar ta yammacin Afirka tsawon tsararraki, ya mutu yana da shekaru 89, kamar yadda wani makusancinsa ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Talata.

Bedie ya zama shugaban kasa daga 1993 har zuwa hambarar da shi a shekarar 1999.

Daga baya ya fafata da abokin hamayyarsa na siyasa Alassane Ouattara a shekarar 2020, lokacin yana da shekaru 86 a duniya.

NAN ta ruwaito cewa ba a san yadda Bedie ya mutu ba.

Ba a iya samun mai magana da yawunsa ya ce uffan ba har zuwa lokacin hada wannan rahoto.

An dade ana tunawa da shi – kuma a wasu sassan ana zaginsa – saboda rawar da ya taka wajen inganta batun “ivoirite”, ko kuma asalin Ivory Coast.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp