fidelitybank

Tsohon shugaban ƙasar Ivory Coast ya mutu

Date:

Tsohon shugaban kasar Ivory Coast, Henri Konan Bedie ya rasu.

Badie, wanda ya mamaye harkokin siyasa a kasar ta yammacin Afirka tsawon tsararraki, ya mutu yana da shekaru 89, kamar yadda wani makusancinsa ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Talata.

Bedie ya zama shugaban kasa daga 1993 har zuwa hambarar da shi a shekarar 1999.

Daga baya ya fafata da abokin hamayyarsa na siyasa Alassane Ouattara a shekarar 2020, lokacin yana da shekaru 86 a duniya.

NAN ta ruwaito cewa ba a san yadda Bedie ya mutu ba.

Ba a iya samun mai magana da yawunsa ya ce uffan ba har zuwa lokacin hada wannan rahoto.

An dade ana tunawa da shi – kuma a wasu sassan ana zaginsa – saboda rawar da ya taka wajen inganta batun “ivoirite”, ko kuma asalin Ivory Coast.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp