Tsohon sakataren jam’iyyar NEPU Alhaji M.K. Ahmed MFR, Sarkin Yakin Lokoja ya rasu bayan fama da doguwar jinya.
Alhaji M.K. Ahmed ya rasu a kano yana da shekara 90 a duniya.
Marigayin na daga cikin waÉ—anda aka yi gwagwarmayar kafa jam’iyyar NEPU da su a jamhuriya ta farko, ya kuma yi aiki kurkusa da Mallam Aminu Kano, inda har ya kai matsayin babban sakataren jam’iyyar na Æ™asa.
Alhaji M.K. Ahmed shi ne kuma ya samar da ƙungiyar jin daɗi da walwalar alhazai na Najeriya. In ji BBC.