fidelitybank

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Date:

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice daga jam’iyyar APC mai mulki.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu.

Ya mika takardar murabus dinsa ne ta hannun shugaban jam’iyyar na gundumar Bangshika da ke karamar hukumar Hong a jihar Adamawa.

Ya ce nan gaba kadan zai fito fili ya bayyana irin yadda yake a siyasance.

“Na rubuta ne domin sanar da ku a hukumance kan ficewara daga jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

“A lokacin da ya dace, zan bayyana ra’ayina na siyasa a halin yanzu, inda na yi shirin shiga ’yan uwa domin yin aikin samar da ingantacciyar rayuwa ga daukacin ‘yan kasa, wannan murabus din ya fara aiki nan take.

“Don Allah ku kasance masu albarka kuma ku mika gaisuwata ga mambobin jam’iyyar ku,” in ji shi.

Babachir Lawal shine tsohon sakataren gwamnatin tarayya SGF a zamanin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a wa’adinsa na farko.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp