fidelitybank

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Date:

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya karkara, Cif Audu Ogbeh, mutuwa yana da shekaru 78 a duniya, ya mutu ne a ranar Asabar.

A wata sanarwa da iyalan Ogbeh suka fitar a ranar Asabar din da ta gabata sun ce dattijon ya rasu ne a ranar Asabar.

“A cikin bakin ciki ne muka sanar da rasuwar masoyin mijinmu, uba da kakanmu, Cif Audu Ogbeh.

“Ya rasu ne a ranar 9 ga watan Agustan 2025 yana cika shekaru 78,” in ji sanarwar.

Iyalin sun bayyana Ogbeh a matsayin mutumin da ya “tashi lafiya, ya bar gadon gaskiya, hidima, da sadaukarwa ga kasa da al’ummarmu.”

Sanarwar ta kara da cewa “Muna samun ta’aziyya da dimbin rayukan da ya taba da kuma misalin da ya kafa.”

Iyalin sun bayyana cewa za a sanar da bayanan jana’izar nan gaba kadan kuma sun nuna godiya ga abokai, abokan aiki, da masu fatan alheri bisa addu’o’i da goyon bayansu.

Sanarwar ta ce “Za mu yaba da wasu sirrin a wannan lokacin yayin da muke jimamin rashin ubangidanmu,” in ji sanarwar.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp