fidelitybank

Tsohon mataimakin gwamnan Jigawa ya bar APC

Date:

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa kuma daya daga cikin masu neman takarar gwamna a jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a 2023, Ahmed Mahmoud Gumel ya fice daga jam’iyyar APC.

Hakan na kunshe ne a cikin wasikar takardar murabus dinsa da ya aike wa manema labarai.

Takardar dai na dauke da sa hannun tsohon mataimakin gwamnan ne kuma ta aikewa shugaban jam’iyyar APC ward Galangamawa a karamar hukumar Gumel.

A cewar wasikar “Tare da dukkan mutuntawa da girmamawa a matsayin shugaba, mutuminka da jam’iyyarka su sanar da kai murabus na daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

“An tilasta min daukar wannan matakin ne saboda bayyananniyar rikicin cikin jam’iyya, rashin hadin kai da rashin jajircewa da kuma kwarin gwiwa ga jiga-jigan jam’iyyar wajen samun nasarar jam’iyyar a babban zabe mai zuwa.

Ahmed Gumel ya tabbatar wa jam’iyyar APC ci gaba da tuntubar masu ruwa da tsaki na jam’iyyar kan duk wani shiri na gaba, ya kuma yi wa daukacin ‘ya’yan jam’iyyar fatan alheri a harkokinsu na yau da gobe.

Ahmed ya taba rike mukamin kwamishinan kudi a zamanin gwamnatin tsohon Gwamna Ibrahim Saminu Turaki. Ya kuma taba zama mataimakin gwamna a karkashin tsohon Gwamna Sule Lamido a tsarin jam’iyyar PDP.

Ya fice daga PDP watanni kadan kafin zaben 2015 na jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp