fidelitybank

Tsohon Jakadan Najeriya a Jordan ya fice daga APC

Date:

Tsohon Jakadan Najeriya a kasar Jordan kuma jigo a jam’iyyar APC, Faruk Malami Yabo ,ya fice daga jam’iyyar APC ya rungumi jam’iyyar PDP a jihar Sokoto.

Tsohon Jakadan ya bayyana aniyarsa ta komawa jam’iyyar PDP ne a yayin taron yakin neman zaben jam’iyyar a garin Yabo da ke karamar hukumar Yabo, inda ya ce komawarsa PDP gida ne.

“PDP ta kasance jam’iyyata kuma komawata jam’iyya na iya dangantawa da labarin dan fajirci.”

Ya godewa jama’ar da ke cikin tafiyar, inda ya yi alkawarin yin duk abin da zai iya domin ganin jam’iyyar PDP ta samu nasara a jihar.

Da yake mayar da martani, gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana sauya shekar Yabo a matsayin abin farin ciki.

Gwamna Tambuwal ya yabawa tsohon Ambasada bisa hikimar da ya yanke na komawa jam’iyyar, inda ya ce ya dauki wannan matakin ne domin amfanin jam’iyyar da kuma al’ummar jihar.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp