fidelitybank

Tsohon gwamnan Kebbi da tawagarsa sun koma PDP daga APC

Date:

Tsohon gwamna, sanata Adamu Aliero da ya bar jam’iyyar APC mai mulki zuwa PDP ya ce rashin adalci da aka nuna wajen zaÉ“en fitar da gwani a Kebbi na daga cikin dalilansa na sauya sheka.

Aliero wanda ya taba zama gwamna a Kebbi har sau biyu da kuma tsohon minista a Abuja ya shaida hakan ne a wata sanarwa da ya fitar yana jadada rashin jindadinsa kan yada ake tafiyar da harkan jam’iyyar APC a Kebbi.

Tsohon gwamnan da kuma ya taba sanata har sau uku ya ce bai É—au wannan hukunci ba, sai da ya yi tuntuÉ“a da magoya-baya da masu ruwa da tsaki kafin yanke hukunci komawa jam’iyyar da za ta yi musu adalci wajen sake gina kasa.

Sanata Adamu Aliero ya sauye sheÆ™a tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar a Kebbi sama da 30, da suka hada da tsohon gwamnan Kebbi, Sa’idu Usman Nasamu Dakingari da Sanata Yahaya Abdullahi da kuma tsohon mataimakin shugaban kwastam, Muhammad Mera.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp