fidelitybank

Tsohon gwamnan Imo Ihedioha ya fice daga PDP

Date:

Tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha, ya fice daga jam’iyyar PDP.

A cikin wasikar murabus din da ya aike wa shugaban jam’iyyar PDP na gundumar Mbutu a karamar hukumar Aboh Mbaise a jihar, Ihedioha ya yi nuni da rashin jituwa tsakanin akidarsa da kuma halin da babbar jam’iyyar adawa ke ciki a halin yanzu.

Tsohon gwamnan ya bayyana jajircewarsa na ganin an samu ci gaban dimokuradiyya da shugabanci na gari a kasar nan duk da matakin da ya dauka na ficewa daga PDP.

A cewar Ihedioha, kasancewarsa mamba a jam’iyyar tun kafuwarta a shekarar 1998, ya bayar da gudunmawa sosai wajen ci gaban jam’iyyar.

Sai dai tsohon gwamnan ya koka da abubuwan da ke faruwa a jam’iyyar PDP a ‘yan kwanakin nan, inda ya bayyana cewa ta kauce daga ka’idojinta.

Ya bayyana damuwarsa kan gazawar jam’iyyar wajen aiwatar da gyare-gyare a rikicin cikin gida da PDP ke fuskanta.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp