fidelitybank

Tsohon dan sanda ya harbe mutum 28 ya cika wando da iska

Date:

An kashe mutum akalla 28 a Thailand bayan da wani tsohon dan sanda ya bude wuta a wata makarantar renon kananan yara.

‘Yan-sanda sun ce har yanzu ana neman dan-bindigar wanda ya aikata kisan a garin Nong Bua Lamphu da ke arewa maso gabashin kasar.

Bayanai sun nuna cewa yara da manya na daga cikin wadanda harin ya rutsa da su.

‘Yan-sanda sun ce maharin ya yi harbi tare da amfani da wuka wajen ta’asar, sannan ya tsere. Ba a dai san dalilin kai harin ba zuwa yanzu yayin da ake ci gaba da farautar mutumin.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...

Bajintar É—aliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a Æ™asa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya Æ´anmatan nan uku...

Ƙudirin faÉ—aÉ—a mamayar Gaza zai Æ™ara jefa FalasÉ—inawa cikin hatsari – MDD

Majalisar ÆŠinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar Æ´an Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar ÆŠinkin Duniya zai tattauna yau...
X whatsapp