fidelitybank

Tsohon ɗan takarar gwamnan PDP a Anambra ya koma LP

Date:

Tsohon dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Anambra, Valentine Ozigbo ya yi watsi da babbar jam’iyyar adawa inda ya koma LP.

Ozigbo mai shekaru 52 ya kasance dan takarar PDP a zaben gwamnan Anambra na 2021.

Tsohon Shugaban Kamfanin Transcorp ya bayyana cewa, zai yi aiki don ganin Peter Obi ya zama Shugaban Najeriya.

Tsohon gwamnan Anambra ne dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party (LP).

Ozigbo ya bayyana cewa ya yanke shawarar yin murabus daga PDP ne, bisa bukatar Najeriya ta samu kwararre kuma mai hangen nesa mai kula da al’amura.

Ya lura cewa an raba ‘yan Najeriya gida biyu: masu aiki don dorewar halin da ake ciki da kuma wadanda ba su ji dadin halin da ake ciki ba kuma suna son kawo canji mai kyau.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp