fidelitybank

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Date:

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa da mutuntawa suka cancanta, ba wulaƙanci ba.

Amnesty ta bayyana haka a shafinta na Facebook a yammacin ranar Lahadi, inda ta yi kira ga gwamnatin ƙasar ta girmama ƴancin da tsofaffin jami’an tsaron ke da shi na gudanar da zanga-zangar lumana saboda matsalar da suke fuskanta game da fansho.

“Matsalar da tsofaffin ƴansandan suke fuskanta a bayyane yake, kuma an daɗe ana watsi da ita. Wannan ya sa yin ritaya ya zama abin tsoro ga ƴansanda. Bayan ɗaukar lokaci suna aiki, tsofaffin ƴansandan da iyalansu na fama da abin da suka kira “biyan fansho na ganin-dama.”

“A watan Janairun shekarar 2025 ne aka biya wasu haƙƙoƙin tsofaffin ƴansandan baya sun yi zanga-zanga. Lallai ba ƙaramin abin kunya ba ne a ce sai sun yi zanga-zanga za a biya su haƙƙoƙinsu yadda ya dace. Dole gwamnatin Najeriya ta yi abin da ya dace wajen magance cin hanci a ya jefa tsofaffin ƴansandan nan cikin damuwa.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp