fidelitybank

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Date:

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa da mutuntawa suka cancanta, ba wulaƙanci ba.

Amnesty ta bayyana haka a shafinta na Facebook a yammacin ranar Lahadi, inda ta yi kira ga gwamnatin ƙasar ta girmama ƴancin da tsofaffin jami’an tsaron ke da shi na gudanar da zanga-zangar lumana saboda matsalar da suke fuskanta game da fansho.

“Matsalar da tsofaffin ƴansandan suke fuskanta a bayyane yake, kuma an daɗe ana watsi da ita. Wannan ya sa yin ritaya ya zama abin tsoro ga ƴansanda. Bayan ɗaukar lokaci suna aiki, tsofaffin ƴansandan da iyalansu na fama da abin da suka kira “biyan fansho na ganin-dama.”

“A watan Janairun shekarar 2025 ne aka biya wasu haƙƙoƙin tsofaffin ƴansandan baya sun yi zanga-zanga. Lallai ba ƙaramin abin kunya ba ne a ce sai sun yi zanga-zanga za a biya su haƙƙoƙinsu yadda ya dace. Dole gwamnatin Najeriya ta yi abin da ya dace wajen magance cin hanci a ya jefa tsofaffin ƴansandan nan cikin damuwa.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...
X whatsapp