fidelitybank

Tsofaffin shugabanni ne matsalar Najeriya – Tsohon mataimakin DSS

Date:

Dennis Amachree, mataimakin daraktan hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) mai ritaya, ya shawarci ‘yan Najeriya da su nemi sabon shugabancin da zai baiwa Najeriya sabuwar alkibla

Ya kuma bukaci ‘yan Najeriya da su yi fatali da sake amfani da shugabanni, wadanda iyalansu suka kwashe shekaru suna fagen siyasa, kuma ba su da wani abin da za su iya nunawa, don haka sabuwar Najeriyar da ake fata ba za ta iya fitowa ba.

Da yake jawabi a matsayin bako mai jawabi a taron shekara-shekara na Afrikanwatch Network mai taken, “Sabuwar Najeriya, mai akidar kirkire-kirkire, maras shugabanni munafukai”, a Legas, ya bayyana cewa, ‘yan siyasar kasar nan ba su da akidar haifar da sabuwar kasa.

Ya koka da cewa, tun bayan samun ‘yancin kai, “A ambaci shugaban kasa daya da ya jagoranci kasar nan a zahiri, kuma ka yi tunanin yawan masu mulkin Najeriya, a matakin shugaban kasa, tun bayan samun ‘yancin kai.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp